fidelitybank

‘Yan takara sun rattaba hannu a zaben 2023

Date:

‘Yan takarar shugaba kasa a zaben 2023, sun sa hannu kan yarjejeniyar tabbatar da zaman lafiya a birnin Abuja.

An ga fuskokin ‘yan takara kamar na jam’iyyar Labour, Peter Obi da mataimakin dan takarar jam’iyyar APC Kashim Shettima da Atiku Abubakar, dan takarar babbar jam’iyyar adawa ta Najeriya.

Karin ‘yan takarar sun hadar da na jam’iyyar NNPP, Rabi’u Musa Kwankwaso da Hamza Al-Mustafa na jam’iyyar AA, akwai Omoyele Sowore na jam’iyyar AAC.

Kwamitin tabbatar da zaman lafiya a lokacin zaben Najeriya karkashin jagorancin Janar Abdulsalami Abubakar (mai ritaya) ne ya shirya wannan taro don sa hannu a kan yarjejeniyar.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp