fidelitybank

‘Yan takara 9 za su marawa Sanata Ahmed Lawan baya – Orji Kalu

Date:

Sanata Orji Uzor Kalu ya ce, kimanin ‘yan takara tara ne a zaben shugaban kasa na 2023 a halin yanzu, sun shirya tsaf domin marawa takarar shugaban majalisar dattawa, Ahmed Lawan.

Bualaliyar majalisar dattawa Kalu, ya bayyana hakan ne a ranar Litinin yayin da yake bakuwa a gidan talabijin na Channels Television na Siyasar Yau.

“Ina so in gaya muku, na yi magana da ‘yan takara tara da ke neman takarar shugaban kasa, kuma a shirye suke, sun riga sun tattauna kan sauya sheka daga Ahmed Lawan,” in ji dan majalisar.

Ya kara da cewa ya ce su zo tare da shi su gana da shugaban majalisar dattawan su yi shawarwari gaba da gaba.

Yayin da ya ki bayyana sunayen ‘yan takarar da ake magana a kai, Kalu ya ce yana da tabbacin cewa mutanen a shirye suke su fice daga takarar Sanata Lawan.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp