fidelitybank

‘Yan takara 9 za su goyawa Ahmed Lawan baya – Orji Kalu

Date:

Bulaliyar majalisar dattawa kuma tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Uzor Kalu, ya yi ikirarin cewa, ‘yan takarar shugabancin kasa guda tara na jam’iyyar APC na shirin marawa shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan.

Da yake magana da manema labarai a ranar Asabar din da ta gabata, tsohon dan takarar shugaban kasa ya ce, dan takarar shugaban kasa daga jam’iyyar PDP shi ma zai koma APC.

Orji Kalu, wanda ya yi watsi da aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa kuma ya goyi bayan na Lawan, ya bayyana cewa takarar shugaban majalisar dattawa za ta yi ‘kara kamar guguwa.

Ya ce: “Batun dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC za a warware tun kafin zaben fidda gwani.

“Yayin da nake magana da ku, kimanin ‘yan takarar shugaban kasa tara daga jam’iyyarmu ne suka sanar da ni shirinsu na janye aniyarsu ta tsayawa takarar shugaban kasa na marawa Ahmad Lawan baya.

 

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp