fidelitybank

‘Yan takara 700 za su baiwa Tinubu kuri’u miliyan 3

Date:

Kimanin ‘yan takara 700 da suka fafata a zaben fidda gwani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na neman tikitin takarar majalisar wakilai, sun yi alkawarin baiwa dan takarar jam’iyyar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu kuri’u da bai gaza miliyan uku ba.
Tsoffin ‘yan takarar wadanda wasu daga cikinsu ‘yan majalisar ne, sun kuma yi alkawarin goyon bayan ‘yan takarar jam’iyyar a zabukan gwamnoni da na majalisun tarayya da na majalisun jiha.

Shugaban kungiyar ‘yan takarar majalisar wakilai Alphonsus Komsol Longapp, wanda ya yi magana a lokacin da yake kaddamar da taron a Abuja, ya ce ‘yan takarar 700 na da karfin tattara kuri’u da bai gaza 4500 ba daga mazabu 360 na tarayya a fadin kasar nan don neman dan takarar jam’iyyar APC.

Longapp ya ce nasarorin da gwamnatin Buhari ta samu a cikin shekaru bakwai da rabi ba za a bar su a hannun wadanda suka durkusar da kasar nan tsawon shekaru 16 ba.

Dandalin dai ya kunshi dukkan masu neman kujerar majalisar wakilai ta APC ta tarayya da suka halarci zabukan fitar da gwani na jam’iyyar.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp