fidelitybank

‘Yan takara 34 ne za su fafata a Gombe – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP a jihar Gombe ta kammala zabukan fitar da ‘yan takara 34 na kujerun majalisar jiha da ta kasa, gabanin zaben 2023 mai zuwa.

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa zaben fidda gwani da aka fara ranar Lahadi a fadin jihar, ya kare ne a ranar Laraba da zaben fidda gwani na gwamna.

Kujeru 34 sun kunshi kujeru 24 na majalisar jiha, kujeru 6 na majalisar wakilai, kujeru 3 na majalisar dattawa da na gwamna daya.

NAN ta kuma ruwaito cewa a cikin kujeru 34 da ake fafatawa, mata uku ne kawai suka fito a matsayin ‘yan takarar da ke wakiltar kashi 8.82 na jimillar kujerun da ‘yan takara suka yi nasara.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp