fidelitybank

‘Yan takara 34 ne za su fafata a Gombe – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP a jihar Gombe ta kammala zabukan fitar da ‘yan takara 34 na kujerun majalisar jiha da ta kasa, gabanin zaben 2023 mai zuwa.

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa zaben fidda gwani da aka fara ranar Lahadi a fadin jihar, ya kare ne a ranar Laraba da zaben fidda gwani na gwamna.

Kujeru 34 sun kunshi kujeru 24 na majalisar jiha, kujeru 6 na majalisar wakilai, kujeru 3 na majalisar dattawa da na gwamna daya.

NAN ta kuma ruwaito cewa a cikin kujeru 34 da ake fafatawa, mata uku ne kawai suka fito a matsayin ‘yan takarar da ke wakiltar kashi 8.82 na jimillar kujerun da ‘yan takara suka yi nasara.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...
X whatsapp