fidelitybank

‘Yan ta’adda sun yi garkuwa da mutane 63 a Neja

Date:

‘Yan ta’adda sun yi garkuwa da mutane 63 a garuruwan Durmin, Jarmiya, da Pandogari da ke karamar hukumar Rafi a jihar Neja.

An sace akalla mutane 41 daga Durmin, mutane 14 daga Jarmiya da kuma mutane takwas daga Pandogari.

Wata majiya ta ce daga cikin mutane 14 da aka yi garkuwa da su a Jarmiya, takwas an sake su ne bayan da ‘yan ta’addan suka karbi Naira miliyan 6 da babura biyu a matsayin kudin fansa.

Sauran shidan kuma, ‘yan ta’addan na neman naira 200,000 da suka rage domin a sake su.

A Durmin ‘yan ta’addan sun karbi Naira miliyan 8 daga iyalan mutane takwas da suka yi garkuwa da su yayin da wasu 33 ke hannun su.

Haka kuma, rundunar hadin gwiwa ta jami’an tsaro a Nijar ta ceto mutane 13 da aka sace a karamar hukumar Gurara.

A wata sanarwa da kwamishinan tsaro na cikin gida da ayyukan jin kai, Emmanuel Umar ya fitar, ya ce an kubutar da wadanda harin ya rutsa da su ne bayan da jami’an tsaro suka kai samame yankin.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp