fidelitybank

‘Yan ta’adda sun hukunta wani kauye sakamakon sanar da mahukunta

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari da sanyin safiyar ranar Alhamis, sun kashe mutane 5 a garin Rogoji da ke karamar hukumar Bakura a jihar Zamfara.

Premium Times ta rawaito cewa, da suke tabbatar da mutuwar mutanen, mazauna yankin sun ce ‘yan bindigar sun kai harin ne domin hukunta su, bisa ba da bayanai kan ‘yan bindigar ga jami’an tsaro da ‘yan banga,

Rogoji kilomita biyu ne kacal daga babban garin Bakura, wanda wasu majiyoyi sun ce, mazauna yankin sun tallafa wa jami’an tsaro da ’yan banga, wajen kai sumame kan ‘yan bindiga a yankin Lambar Bakura zuwa Dogon Karfe.

Hamza Abdullahi, wani mazaunin garin Bakura, ya ce, “‘Yan bindigar sun kai hari ne da safiyar Alhamis a lokacin da mazauna garin ke shirin sallar asuba, domin  kalubalantarsu da ‘yan banga suka yi, ‘yan bindigar sun shiga cikin garin, inda suka kashe mutum biyar”.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp