fidelitybank

‘Yan Sudan na cigaba da guduw Chadi

Date:

Ƴan Sudan da suka tserewa faɗa zuwa wani ƙauyen ƙasar Chadi sun ninka mazauna ƙauyen yawa a yanzu, a cewar wani jami’in Majalisar Dinkin Duiya yayin tattaunawa da BBC.

Wasu daga cikin mutanen da ke tserewa faɗa a yankin Darfur sun ɗauki dukkan abin da suka mallaka, a cewar Donaig Le Du, jami’ar Unicef.

“Ƙauyen Koufroun ya cika da ƴan Sudan har ma sun ninka mazauna ƙauyen kuma hakan zai iya zamantowa babbar matsala saboda babu isasshen ruwa wa mutanen da ke rayuwa a can,” a cewar jami’ar.

Da take magana daga garin Adré da ke gabashin Chadi, Ms Le Du, ta ce duk da cewa babu faɗa a kan iyaka, amma mutane na jin ƙarar harbe-harbe daga birnin El Geneina, mai nisan kilomita 50 daga birnin.

Ta ce abin da ke faruwa a Sudan zai iya zama babbar matsala in har ƴan birnin suka fara ƙwarara zuwa Chadi.

Yankin na fuskantar tsananin zafi da ya kai maki 45 a ma’aunin celcius, inda yawancin ƴan Sudan ke zaman mafaka a karkashin itatuwa.

world news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp