fidelitybank

‘Yan Shi’a sun kashe zaman lafiya – Yan Sanda

Date:

Babban Sufeton ‘Yansanda na Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya ce waÉ—anda suka kashe dakarun rundunar biyu yayin tattakin mabiya mazahabar Shi’a a Abuja ranar Lahadi “sun kashe zaman lafiya”.

Mai magana da yawun rundunar ‘yansandan Najeriya a Abuja, SP Josephine Adeh, ta ce jami’anta na tsaka da aikinsu a wani wurin bincike da ke kusa da Kasuwar Wuse ‘yan Æ™ungiyar ta IMN suka far musu.

Sai dai IMN ta musanta zargin, tana mai cewa mambobinta ba su kowa ba yayin tattakin nasu Arba’in.

“Kisan ‘yansandan da aka yi a bakin aikinsu abin baÆ™in ciki ne sosai kuma wanda ba za a amince da shi ba, saboda waÉ—anda suka kashe su sun kawo Æ™arshen zaman lafiya,” a cewar kakakin rundunar Olumuyiwa Adejobi cikin wata sanarwa.

“IGP [Egbetokun] ya kuma tabbabatar da zaÆ™uwar dakarun rundunar wajen kama sauran mutanen da ke da hannu don gurfanar da su a kotu.”

Sanarwar ta ƙara da cewa rundunar ta kama mutum 97 da ake zargi da hannu a kisan.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp