fidelitybank

‘Yan sandan Katsina sun dakile harin ‘yan ta’adda tare da kashe guda daga cikin su

Date:

Jami’an ‘yan sanda a Katsina sun dakile hare-haren ‘yan ta’adda a kauyukan Marina, Garin Zaki, Kadage, da ‘Yar-tsamiya da ke kananan hukumomin Safana, Batsari, Kurfi, da Musawa a jihar.

A ci gaba da dakile harin da ‘yan ta’addan suka kai, an kashe dan ta’adda daya tare da kubutar da wasu mata uku da aka yi garkuwa da su. An samu nasarar kwato bindigu kirar AK-47 guda uku da harsashi guda goma sha biyar (15) 7.62MM da kuma babura guda biyu (2) na ‘yan ta’addan.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, SP Gambo Isah, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis.

“A ranar 26/04/2022,  an samu kiran gaggawa cewa ‘yan ta’addar da yawansu dauke da bindigogi kirar AK-47, sun kai hari kauyen Marina, karamar hukumar Safana. Sakamakon haka, DPO Safana ya jagoranci tawagar ‘yan sanda da na ‘yan banga hadin gwiwa zuwa yankin inda suka yi artabu da ‘yan ta’addan a wani artabu da bindiga.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp