fidelitybank

‘Yan sandan Kano sun kama wani Dattijo da satar mota

Date:

Rundunar ‘yan sanda jihar Kano ta kama wani tsohon mutum mai suna Musa Ali, da a ke zargi da yin sojan gona, jim kadan bayan ya gudu da motar wani mutum da ya ba shi ajiya a Kauyen Domaje na karamar hukumar Garin Malam.

Mai magana da yawun rundar, DSP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya tabbatarda hakan ga manema labarai.

Ya ce,”Wanda a ke zargin mai shekaru 60 dan asalin garin Zaria ne wanda ‘yan sanda su ka kama shi, bayan ya yiwa mai motar karyar cewa shi ne mai gadi a wurin lokacin da mutumin ya zo bayar da ajiyar motar, sakamon ta lalacewa”. Inji DSP Kiyawa.

Sai dai wanda a ke zargi da satar motar mai suna, Musa Ali, ya tabbatar da cewa shi ne mai gadin wajen da a ka kawo masa motar.

 

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp