fidelitybank

‘Yan sandan Abuja sun kama dilan Wiwi mai shekaru 20

Date:

Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayyar Abuja a ranar Asabar ta ce, ta kama wani matashi dan shekara 20 mai suna Abubakar ishiaku, dauke da buhu 20 na kayan maye da ake zargin tabar wiwi.

Kwamishinan ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja, Babaji Sunday, wanda ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar, ya ce, wanda ake zargin ya kaucewa kamun da jami’an ‘yan sandan suka yi ne bayan ya gansu a wani bincike na sirri.

A cewarsa, wasu ‘yan sanda sun tsaya ne da bincike a ranar 12 ga Yuli, 2022.

Kwamishinan ya kara da cewa, wanda ake zargin dan asalin jihar Katsina ne, an sake kama shi ne a ranar 14 ga watan Yuli bayan gudanar da bincike mai zurfi.

Sanarwar ta ce, “Wanda ake zargin wanda ya yi kasa a gwiwa lokacin da ya ga ‘yan sandan suna bakin aiki a ranar da aka ce an sake kama shi ne a ranar 14 ga Yuli, 2022 bayan bincike mai zurfi yayin da aka gano buhu 20 na busasshen ganyen da ake zargin na Indiyawan Hemp ne,” in ji sanarwar.

Kwamishinan ‘yan sandan ya kara da cewa, za a mika wanda ake zargin ga hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, domin gurfanar da shi gaban kuliya.
Ya ce ‘yan sanda na hada kai da hukumar NDLEA wajen damke dilolin miyagun kwayoyi.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa ƴanbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...
X whatsapp