fidelitybank

‘Yan Sandan Abuja sun fatattaki ‘yan bindiga

Date:

Jami’an rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja, sun samu nasarar fatattaki ‘yan bindiga da dama tare da ceto wasu mutane 16 da aka yi garkuwa da su a wasu dazuzzukan da ke kan iyaka da Abuja da jihar Kogi.

Dangane da bayanan sirri, a cewar wata majiya, ‘yan sandan sun far wa dazuzzukan ne a ranar Lahadi 1 ga watan Janairu, 2023, biyo bayan rahotannin sace-sacen mutane a kauyukan Anguwan Yango, Gulida, Chakumi, da Paikon Bassa a karamar hukumar Abaji.

Wata majiya ta ce ‘yan bindigar dauke da muggan makamai sun yi ta harbin kan mai uwa da wabi na tsawon sa’o’i, inda suka nuna jin dadinsu da yadda jami’an tsaron suka yi galaba a kansu tare da kubutar da wasu mutane 16 da aka yi garkuwa da su daga cikin matsugunin su, yayin da ‘yan fashin suka gudu.

Jami’ar hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, Josephine Adeh, ta bayyana cewa tuni wadanda aka ceto suka koma ga iyalansu.

“An kai wadanda aka ceto zuwa asibiti daga bisani kuma suka sake haduwa da iyalansu,” in ji ta.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp