fidelitybank

‘Yan sandaa sun cafke mutane 12 a Zamfara

Date:

Rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara sun kama 12 da ake zargi da laifuka daban-daban a fadin jihar da suka danganci ayyukan ‘yan bindiga da mu’amala da makamai da kuma bangar siyasa.

Rundunar ta kuma kwato wasu bindigogi da aka ƙera da bindigar AK-47 da harsasai 100 da adda da wasu abubuwan yin asiri daga wajen mutanen. An gurfanar da wadanda ake zargin a hedkwatar hukumar ‘yan sandan jihar da ke Gusau

Kakakin ‘yan sandan jihar, SP Mohammed Shehu, ya ce mutum biyar cikin wadanda ake zargin an kama su ne da laifin yin bangar siyasa da kuma ke da hannu a harbe-harben bindiga da janyo mutuwar wani mutum daya da jikkata wasu 11.

SP Shehu ya kuma ce wadanda ake zargin sun hada da Lawali Yakubu da Aminu Abubakar da Shuaibu Mohammed da Abdulmumini Bawa da kuma Sirajo Yahaya.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp