fidelitybank

‘Yan sandaa sun cafke mutane 12 a Zamfara

Date:

Rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara sun kama 12 da ake zargi da laifuka daban-daban a fadin jihar da suka danganci ayyukan ‘yan bindiga da mu’amala da makamai da kuma bangar siyasa.

Rundunar ta kuma kwato wasu bindigogi da aka ƙera da bindigar AK-47 da harsasai 100 da adda da wasu abubuwan yin asiri daga wajen mutanen. An gurfanar da wadanda ake zargin a hedkwatar hukumar ‘yan sandan jihar da ke Gusau

Kakakin ‘yan sandan jihar, SP Mohammed Shehu, ya ce mutum biyar cikin wadanda ake zargin an kama su ne da laifin yin bangar siyasa da kuma ke da hannu a harbe-harben bindiga da janyo mutuwar wani mutum daya da jikkata wasu 11.

SP Shehu ya kuma ce wadanda ake zargin sun hada da Lawali Yakubu da Aminu Abubakar da Shuaibu Mohammed da Abdulmumini Bawa da kuma Sirajo Yahaya.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp