fidelitybank

‘Yan Sanda sunce to mutane 21 a Katsina

Date:

‘Yan sandan reshen Jihar Katsina, sun ceto mutum 21 da ‘yan fashi suka yi garkuwa da su.

Dakarun sun yi nasarar ceto mata 15 da yara shida ne a yankin Ƙaramar Hukumar Dutsinma ta jihar da ke arewacin Najeriya.

Da misalin ƙarfe 4:30 na yamma ne rundunar ta samu kiran gaggawa cewa ‘yan bindiga masu yawa a kan babura na harbe-harbe da bindigogi ƙirar AK-47 a ƙauyukan Buraji da Sabon Sara, a cewar sanarwar da SP Gambo Isa ya fitar ranar Juma’a.

Da samun rahoton ne kuma kwamandan yanki ACP Mohammed Makama ya jagoranci dakaru inda suka toshe hanyar da maharan ke bi a ƙauyen Gandun Sarki, suka far musu kuma suka yi nasarar ƙwato mutanen.

SP Gambo ya ce an kashe ‘yan bindigar da dama sannan wasu sun tsere da raunuka.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp