fidelitybank

‘Yan sanda sun yi ram da mutane biyu da zargin sata

Date:

‘Yan sanda a jihar Ekiti, sun kama mutum biyu kan zargin sata.

Ana zargin Olamide da Michael, kan zargin fasa gidaje 16 da kantina a Ado Ekiti babban birnin jihar.

Sanarwar da mai magana da yawun ‘yan sandan jihar, Sunday Abutu, ya fitar, da jaridar Punch ta ambato, ta ce an cafke Olamide da aka yi ya kai jami’ansu kamo Michael, an kuma yoi nasarar gano kayayyakin da suka sata a gidajen mutanen da suka kai korafin anyi musu sata.

Baya ga mutanen biyu da aka kama wasu uku sun tsere.

Bayan tasa keyar wadanda ake zargin inda suke ajiye kayan satar, an gano kayan laturoni daban-daban, da takalma ma naza da mata kafa 220, da kayan sanyawa na maza da mata 275, da barasa masu tsada, da kayan masarufi, da na abinci da kuma wata jaka dauke da guduma uku, da zarto da sauransu.

Sunday Abutu ya kara da cewa, “Ya yin da ake ta kokarin kama wadanda suka tsere ne aka gano wadannan kayan, kuma da zarar an kammala bincike za a gurfanar da su gaban shari’a.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp