fidelitybank

‘Yan Sanda sun tarwatsa masu zanga-zangar goyon bayan Falasdinu a Kaduna

Date:

“Yan sanda sun tarwatsa masu zanga-zangar goyon bayan FalasÉ—inawa a jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin Najeriya.

Rahotonni sun ce masu zanga-zangar sun fara tattaki ne daga kan babban titin Ahmadu Bello, inda suka ratsa ta titin Muhammadu Buhari a tsakiyar birnin Kaduna, kafin daga bisani ‘yan sanda suka tsarwatsa su.

A tattaunawarsa da BBC, ɗaya daga cikin jagororin ƙungiyar IMN, Aliyu Umar Tirmidhi ya ce sun fito ne kawai domin nuna adawa da rikicin da ke faruwa a yankin Gaza.

Ya kuma ce a lokacin arangamar tasu da Æ´an sanda an raunata mutane da dama, kuma “mutum É—aya ya rasa ransa.”

Tun bayan fara yaÆ™in Isra’ila da Hamas, an gudanar da irin waÉ—annan zanga-zanga na nuna goyon baya ga FalasÉ—inawa a manyan biranen duniya.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp