fidelitybank

‘Yan Sanda sun tabbatar da kashe mazaunin Abuja

Date:

Rundunar ‘yan sandan birnin tarayya, ta tabbatar da kashe wani Mista Benjamin Ogundare tare da yin garkuwa da ‘yan uwansa a Ushafa da ke karamar hukumar Bwari a Abuja.

Wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki a bayan makarantar firamare ta Ushafa, kusa da shaharren shakatawa na Going-park inda suka yi harbin kan mai uwa da wabi tare da garzaya da wasu ‘yan uwa biyu zuwa inda ba a san inda suke ba.

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan, DSP Josephine Adeh a wata sanarwa da ya fitar a ranar Laraba, ya ce rundunar ta kaddamar da farautar mutanen domin ceto wadanda lamarin ya shafa.

A cewar PPRO, an aika da sakon bacin rai ga hedikwatar ‘yan sanda ta Bwari a safiyar ranar Laraba wanda ya kai ga tattara dabaru da bayanan sirri na rundunar zuwa wurin.

“Da ganin jami’an, ‘yan bindigar sun bindige wani mai suna Benjamin Ogundare tare da yin garkuwa da Goodluck Ogundare da Janet Ogundare.

“An garzaya da wanda aka kashe zuwa asibiti inda likita ya tabbatar da mutuwarsa.

“An kaddamar da aikin farauta da ceto a kan wutsiyar ‘yan bindigar, yayin da ake ci gaba da bincike”.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp