fidelitybank

‘Yan Sanda sun kori ‘Yan Daban da aka sanya a fadar Sarkin Kano

Date:

Rundunar ƴansanda a jihar Kano ta kori ƴandaba daga fadar sarkin Kano domin daƙile ayyukan dabanci a jihar.

Wata majiyar jami’an tsaro ta sanar da PRNigeria cewa, matakin ‘yan sandan ya biyo bayan rahotannin sirri da aka samu na kwararowar ƴandaba da ƴantauri wato mafarauta daga ƙananan hukumomi zuwa birni.

Yanzu haka dai ƴansanda sun karbe iko da fadar ta Gidan Rumfa da ta Nasarawa, inda aka tura jami’ai zuwa wuraren domin tabbatar da doka da oda.

Yayin da Muhammdu Sanusi II ke ci gaba da zama a Gidan Rumfa, sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero na zaune ne a fadar sarkin Kano da ke Nasarawa.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp