fidelitybank

‘Yan sanda sun kashe mutum biyu da suka kai hari shalkwatar NDLEA

Date:

Rundunar ‘yan sanda a jihar Ebonyi ta tabbatar da kashe biyu daga cikin ‘yan bindigar da suka kai hari a shelkwatar hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) da ke jihar.

‘Yan bindigar sun kai hari ne a safiyar ranar Talata a ofishin hukumar NDLEA da ke Ntezi a karamar hukumar Ishielu a jihar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, DSP Loveth Odah, ta shaida wa kamfanin dillancin labarai na kasa NAN a Abakaliki cewa, ‘yan sandan sun kuma kwato makamai da alburusai da kuma layu a wurin su.

A cewar Guardian, ta kuma tabbatar da cewa, an kashe wani jami’in hukumar ta NDLEA da wani farar hula.

A cewarta, wasu daga cikin kayayyakin da aka kwato daga wurin da lamarin ya faru akwai bindigu guda biyu (AK-49 da K2) da kuma harsashi guda 140 K2.

Sauran harsashi na GPMP guda 36, harsashin bindigar barreta guda 65, Toyota 4Runner Jeep, wasu laya da sauran abubuwa masu tayar da hankali.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp