fidelitybank

‘Yan sanda sun kashe mana jami’i a Imo – NSCDC

Date:

Hukumar tsaron farin kaya ta NSCDC, ta tabbatar da kai farmakin da jami’an ‘yan sandan suka kai wa rundunar ta Imo, wanda ya kai ga kashe wani jami’i tare da korar kwamandan jihar.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar, Olusola Odumosu, wanda ya tabbatar da harin a ranar Talata a Abuja, ya bayyana a matsayin abin takaici da tayar da hankali da jami’an ‘yan sanda suka yi ta kai wa jami’an hukumar hari tsawon shekaru.

Odumosu, ya ce hukumar ta Corps a halin yanzu tana tattaunawa da shugabannin ‘yan sanda, domin tabbatar da adalci da kuma kawo karshen cin zarafi da jami’an ‘yan sanda ke ci gaba da yi wa jami’an NSCDC.

Wasu ‘yan bindiga dauke da muggan makamai na squadron 18 ‘yan sandan kwantan da tarzoma da ke Owerri, sun mamaye shelkwatar hukumar NSCDC ta jihar Imo a ranar Litinin din da ta gabata, inda suka yi ta harbin iska, inda suka lakada wa jami’an NSCDC duka.

An yi zargin cewa ‘yan sandan sun yi garkuwa da jami’in ne bayan da suka mamaye harabar, inda suka lakada wa kwamandan, Mista Michael Ogar duka, wanda jin hayaniyar ya fito daga ofishinsa domin yin sulhu.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp