fidelitybank

‘Yan Sanda sun kama ‘yan bangar siyasa 85 a Kano

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta ce, ta kama mutane 85 waɗanda ta ke zargin ‘yan bangar siyasa ne tare kuma da ƙwato muggan makamai.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar , SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar, ta ce suna ci gaba da binciken mutanen da suka kama.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar, ya gode wa al’umma jihar bisa haɗin-kai da suke bai wa rundunar, inda ya roki goyon bayansu wajen ganin an gudanar da zaɓe mai gaskiya a Najeriya.

A jiya ne dai aka samu rikici lokacin da magoya bayan jam’iyyar NNPP suka je tarbar ɗan takarar shugaban ƙasar na jam’iyyar, Injiniya Rabi’u Musa kwankwaso a jihar Kano lamarin da ya janyo jikkatar mutane da dama tare da ƙona motoci.

Jam’iyyar NNPP na zargin ‘yan jam’iyyar APC da kai musu harin a yayin da ‘yan APCn kuma suka musanta.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp