fidelitybank

‘Yan sanda sun kama mutane 50 da tuhumar satar mutane

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta sanar da kama mutum 50 wadanda ta ke tuhuma da satar mutane a jihar.

The Nation ta rawaito cewa, Kwamishinan ‘yan sanda a jihar Adesina Soyemi, wanda ya nuna wa jama’a mutanen da ake tuhumar a Lafia babban birnin jihar, ya ce, an kama su ne a wurare daban-daban cikin jihar.

Ya kara da cewa, an kama wasunsu ne saboda aa tuhumarsu da kashe shanu 29 ta hanyar basu guba, wasunsu kuma an kama su ne kan tuhumar gama baki da wasu domin su aikata miyagun laifuka, da zama mambobin kungiyoyin asiri da kuma aikata kisan kai.

Kwamishinan ‘yan sandan ya kuma ce jami’ansa sun kama wasu mutum 11 da ake tuhumar suna aikata fashi da makami.

A jihar Ogun da ke kudu maso yammacin kasar, ‘yan sanda sun nuna wa jama’a wasu mutum 52 da ake tuhuma da zama mambobin kungiyoyin asiri da tayar da hankulan al’ummar jihar.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp