fidelitybank

‘Yan sanda sun kama matar dake yi wa ‘yan ta’adda Asiri

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kama wata mata mai shekaru 35, Hajiya Fatima Alhaji, da ake zargi ta na yi wa ‘yan bindigan da ke adabar jihar da kewaye asiri.

Mai magana da yawun ‘yan sandan jihar, SP Gamba Isah ne ya shaida wa manema labarai a ranar Alhamis, cewa an kuma gano Fatima ‘yar leken asirin ya bindiga ce.

Ya ce, ‘yan sandan sun kama Fatima mazauniyar Dajin Daha a karamar hukumar Danmusa a ranar 13 ga watan Fabrairu, bayan samun bayyanan sirri.

“Ta na taimaka musu, kuma ta na kai wa ‘yan bindigan da ke adabar jihar da kewaye bayanai, sannan ta na samar musu layyu da asiri. A yayin bincike, an gano wasu layyu daga gidan wacce ake zargin da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ke amfani da su, domin kai hari. Wacce ake zargin ta amsa cewa ta na kai wa wani Sani Mohidinge, hatsabibin shugaban ‘yan bindiga da ake dade a na nema magunguna,” in ji shi.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp