fidelitybank

‘Yan sanda sun gano kanin Abba Kyari da hannu dumu-dumu a harkallar Hushpuppi

Date:

Binciken da ‘Yan Sanda suka gudanar a kan Abba Kyari, ya nuna cewa, akwai hannun wani dan uwansa a ciki da hannu dumu-dumu.

A na zargin kanin Abba Kyari da karbar sama da Naira miliyan 200 daga wajen mutanensu Hushpuppi.

Hujjojin banki sun nuna shi kan shi Dan Sandan Abba Kyari da ake bincike ya aikawa dan uwansa Naira miliyan 40 a bankinsa.

Binciken ‘yan sanda ya bankado yadda Ramon Abass wanda aka fi sani da Hushpuppi da mutanensa suka aika da Naira miliyan 235, 120, 000 ga kanin Abba Kyari.

Binciken da aka yi ya kuma nuna DCP Abba Kyari wanda aka dakatar daga aiki ya tura Naira miliyan 44 zuwa ga asusun wannan kanin na sa a lokuta dabam-dabam.

Jaridar Punch ce fitar da wani bangare na sakamakon binciken da aka yi a kan tsohon shugaban dakarun Intelligence Response Team watau DCP Abba Kyari.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp