fidelitybank

Yan sanda sun fara gudanar da bincike a rikicin jihar Bauchi

Date:

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Bauchi, CP Umar Mamman Sanda, ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan rikicin da ya barke a karamar hukumar Warji a jihar Bauchi, sakamakon ɓatanci ga addinin Islama da ake zargin wata mata ta yi a yankin Katangan.

Rundunar ƴan sandan jigar ta ce an samu jikkatar mutane da dama kuma an ƙona gidaje shida da shaguna bakwai sakamakon wani saƙon ɓatanci ga addinin Musulunci na wata mata mai suna Rhoda Jatau mai shekara 40 ma’aikatar lafiya a ƙaramar hukumar da aka wallafa a kafofin sada zumunta.

Wannan na zuwa bayan kisan wata ɗaliba Kirista a Sokoto da aka zarga ta zagi Annabi SAW a WhatsaApp

Rundunar ƴan sandan Bauchi ta ce jami’anta sun ƙoƙarin shawo kan rikicin kuma ƙura ta lafa yayin da suke ci gaba da aikin wanzar da zaman lafiya.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...
X whatsapp