fidelitybank

Yan sanda sun fara gudanar da bincike a rikicin jihar Bauchi

Date:

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Bauchi, CP Umar Mamman Sanda, ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan rikicin da ya barke a karamar hukumar Warji a jihar Bauchi, sakamakon ɓatanci ga addinin Islama da ake zargin wata mata ta yi a yankin Katangan.

Rundunar ƴan sandan jigar ta ce an samu jikkatar mutane da dama kuma an ƙona gidaje shida da shaguna bakwai sakamakon wani saƙon ɓatanci ga addinin Musulunci na wata mata mai suna Rhoda Jatau mai shekara 40 ma’aikatar lafiya a ƙaramar hukumar da aka wallafa a kafofin sada zumunta.

Wannan na zuwa bayan kisan wata ɗaliba Kirista a Sokoto da aka zarga ta zagi Annabi SAW a WhatsaApp

Rundunar ƴan sandan Bauchi ta ce jami’anta sun ƙoƙarin shawo kan rikicin kuma ƙura ta lafa yayin da suke ci gaba da aikin wanzar da zaman lafiya.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp