fidelitybank

‘Yan sanda sun fara bincike a kan satar yaran Ondo

Date:

Rundunar ‘yan sandan Jihar Ondo, ta ce tana bincike kan rahoton satar wasu yara a yankin Valentino na jihar.

Rundunar ta faɗa wa BBC Pidgin ranar Asabar cewa, matakin ya biyo bayan labarin da suka samu ne game da wani yunƙuri na sace yaran a loƙaci guda a yankin.

Wani bidiyo da aka yaɗa a dandalin Twitter ya nuna yadda wasu mazauna yankin suka yi wa ofishin ‘yan sanda tsinke don neman ƙarin bayani game da lamarin.

Kakakin ‘yan sandan jihar, Funmilayo Odunlami, ya ce suna kan bincike kuma ya yi kira ga mazauna yankin da su kwantar da hankalinsu.

Jihar Kano ma da ke arewacin ƙasar ta daɗe tana fama da sace-sacen yara, abin da ya sa gwamnatin jihar ta kafa wani kwamati na musamman don ganowa da kuma mayar da yaran da aka sace gida bayan kai su wasu yankuna da kuma sauya musu sunaye a Najeriya

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...
X whatsapp