fidelitybank

‘Yan sanda sun fara bincike a kan satar yaran Ondo

Date:

Rundunar ‘yan sandan Jihar Ondo, ta ce tana bincike kan rahoton satar wasu yara a yankin Valentino na jihar.

Rundunar ta faɗa wa BBC Pidgin ranar Asabar cewa, matakin ya biyo bayan labarin da suka samu ne game da wani yunƙuri na sace yaran a loƙaci guda a yankin.

Wani bidiyo da aka yaɗa a dandalin Twitter ya nuna yadda wasu mazauna yankin suka yi wa ofishin ‘yan sanda tsinke don neman ƙarin bayani game da lamarin.

Kakakin ‘yan sandan jihar, Funmilayo Odunlami, ya ce suna kan bincike kuma ya yi kira ga mazauna yankin da su kwantar da hankalinsu.

Jihar Kano ma da ke arewacin ƙasar ta daɗe tana fama da sace-sacen yara, abin da ya sa gwamnatin jihar ta kafa wani kwamati na musamman don ganowa da kuma mayar da yaran da aka sace gida bayan kai su wasu yankuna da kuma sauya musu sunaye a Najeriya

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp