fidelitybank

‘Yan sanda sun damke mutane shida a Ogun da zargin kulumbituwa

Date:

Jami’an ‘yan sanda a Jihar Ogun sun damke wasu mutum shida yayin da suke kokarin kashe wani basarake.

Wata sanarwa da rundunar ‘yan sandan ta fitar na cewa mutanen da aka kama sun hada da Michael Ayodele da Monday Samuel da Ademola Matthew da Hammed Jelili da Ogundele Ojeh da kuma Sunkanmi Fadina.

Kakain rundunar ‘yan sandan Abimbola Oyeyemi, ya ce rundunar ta sami rahoto daga sarki G.O. Olukunle na garin Oja Odan da ke karamar hukumar Yewa ta Kudu ta Jihar Ogun da misalin karfe 4:25 na yamma cewa wasu matsafa na shirin kashe shi a cikin fadarsa.

Kakakin ‘yan sandan ya kara da cewa jami’ansu sun isa wurin kuma bayan musayar wutra sun kama shida a cikin matsafan:

“Bayan mun bincike su, matsafan sun tabbatar mana cewa dan basaraken ne ya yi hayan su domin su kashe mahaifin nasa saboda wata matsala da ke tsakanin sarkin da mahaifiyarsa.”

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp