fidelitybank

‘Yan Sanda sun dakile yin garkuwa da wasu a Kaduna

Date:

Jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya, sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a jihar Kaduna a ranar Litinin din da ta gabata, inda suka samu nasarar kwato wata karamar bindiga kirar gida da harsashi guda daya.

“Jami’an ‘yan sanda a Oskolaye da ke yankin Rigasa a cikin karamar hukumar Igabi sun tare wasu ‘yan bindiga uku da ke shirin kai hari kan wani mutum da misalin karfe 6 na safiyar ranar Litinin.

“Sun kama wadanda ake zargin, amma daya daga cikinsu ya jefar da bindigar gida guda daya da harsashi daya kafin su gudu,” in ji kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna, ASP Mansir Hassan a ranar Talata.

Ya shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya NAN cewa wadanda ake zargin sun tsallake rijiya da baya ne bayan da jami’an ‘yan sanda suka kama su.

Ya kuma ba da tabbacin cewa za a kama wadanda ake zargi da gudu.

Hassan ya yabawa al’ummar jihar Kaduna bisa yadda suke baiwa ‘yan sanda bayanai akan lokaci kuma masu amfani a kokarinsu na kawar da duk wani nau’in miyagun laifuka a jihar.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp