fidelitybank

‘Yan sanda sun dakile harin Boko Haram a Borno

Date:

Jami’an ‘yan sanda da ke aiki da shiyya ta Magumeri a jihar Borno, sun dakile harin Boko Haram/ISWAP da sanyin safiyar Lahadi.

An tattaro cewa wasu da dama daga cikin ‘yan ta’adda dauke da makamai, wadanda ake zargin ‘yan kungiyar Islamic State of West African Province, (ISWAP) ne, sun afkawa rundunar ‘yan sanda reshen garin a cikin ayarin motocin bindigu da babura da misalin karfe 00:35. am.

Majiyar tsaron ta kuma shaidawa Zagazola Makama, kwararre a fannin yaki da ‘yan tada kayar baya, kuma mai sharhi kan harkokin tsaro a yankin tafkin Chadi, cewa harin ya haifar da kazamin fada tsakanin jami’an ‘yan sanda da ‘yan ta’addan wanda ya kai har karfe 1:30 na safe.

Majiyar ta ce. jami’in sashen da mutanensa sun yi turjiya sosai tare da dakile shirin ‘yan ta’addan na mamaye su.

An ce wani Insifeto mai suna Bitrus Umaru ya samu rauni a harbin bindiga, an kuma kwace motar sintiri daya kirar Hilux, yayin da wata motar ‘yan ta’addar da ta kai hari ta kona wata motar ‘yan sanda ta daya daga cikin ‘yan sanda.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp