fidelitybank

‘Yan sanda sun dakile hare-haren ‘yan ta’adda a jihohin Zamfara

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara, ta sanar da dakile kai wasu hare-hare kan al’ummoin a kananan hukumomin Zurmi da Shinkafi na jihar.

Mai magana da yawun ‘yan sandan jihar, Mohammed Shehu, shi ya bayyana hakan yau Asabar yayin gabatar da wasu da ke da alaka da ‘yan bindiga da suka kama a Gusau, babban birnin jihar.

A cewar wata sanarwa da ‘yan sandan suka fitar, sun bayyana kama mutum uku wadanda ke bai wa ‘yan bindiga bayanan ayyukan jamia’an tsaro da kuma hada kai da su wajen sanya haraji kan wasu al’ummomi.

Sanarwar ta ci gaba da cewa , ‘yan sandan sun kuma kama wasu mutum shida da suka kware wajen samar wa ‘yan bindigan kwayoyi da suka haÉ—a da tabar wiwi da sauransu.

Ana ci gaba da bincike, inda bayan ne za a tura mutanen zuwa kotu domin hukunta su.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp