fidelitybank

‘Yan sanda sun cafke mai shekaru 75 akan laifin yin fyade ga ‘yarsa mai shekara 4

Date:

Rundunar ‘yan sandan Jihar Nasarawa, ta ce, ta kama wani dattijo mai shekara 75 kan zargin yi wa ‘yar ɗan uwansa fyaɗe mai shekara huɗu.

Sanarwar da kakakin ‘yan sanda DSP Ramhan Nansel ya fitar a yau Lahadi ta ce sun kama Isa Nana Okpoku ne bayan wani rahoto da aka kai hedikwatar rundunar ranar Asabar.

Binciken farko-farko da rundunar ta gudanar ya nuna cewa dattijon na zaune da yarinyar a gida ɗaya da ke Daddare a yankin Ƙaramar Hukumar Obi.

“Isa Nana ya yaudari ƙaramar yarinyar zuwa ɗakinsa kuma ya yi lalata da ita,” a cewar sanarwar. “An garzaya da ita asibiti don yin gwaji, inda likita ya tabbatar da cewa lamarin ya faru.”

Sanarwar ta ƙara da cewa Kwamashinan ‘Yan Sanda Maiyaki Mohammed Baba ya ba da umarnin gudanar da cikakken bincike da kuma ɗaukar matakin shari’a a kan wanda ake zargi da zarar an kamamala.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp