fidelitybank

‘Yan sanda na bincike a kan karar da mawakiya Tiwa ta shigar da Davido

Date:

‘Yansanda sun fara gudanar da bincike kan shahararren mawaƙin nan na ƙasar Davido bayan ƙarar da abokiyar sana’arsa Tiwa Savage ta shigar a kansa, bisa zargin cin zarafinta da kuma yi mata barazana da rayuwarta.

A watan jiya ne tankiya ta ƙara ƙamari tsakanin mawaƙan biyu, bayan Tiwa ta sanya wani hotonta da na mahaifiyar ɗaya daga cikin ‘ya’yan Davido a shafinta na Instagram.

A ƙorafin da ta shigar a wajen ‘yansandan kamar yadda kafafen yaɗa labarai na ƙasar suka ambato, Tiwa ta ce hoton da ta wallafa ya ɓata wa Davido rai, inda ya yi zargin ta yi hakan ne domin ta fusata shi.

Ta yi zargin amsar da Davido ya mayar mata kan hoton “ya yi ta ne cikin rashin girmamawa da ɓacin rai”.

Tiwa ta yi zargin Davido ya riƙa aikamata mutane Legas su jamata kunne “ta bi a hankali” wanda ta ce “hakan ya saɓa al’ada” kuma “barazana ce ga ‘yancinta na rayuwa, da mutuncinta”.

Har yanzu dai Davido bai ce komai ba kan wannan zargi.

Duka taurarin biyu dai sun yanke ƙawancen da ke tsakaninsu a Instagram.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp