fidelitybank

‘Yan Sanda a Neja sun kashe ‘yan bindiga 7

Date:

Mazauna Kumbashi na Ƙaramar Hukumar Mariga da ke Jihar Neja a arewacin Najeriya sun samu sauƙi a hare-haren ‘yan fashin daji sakamakon kashe wasu daga cikin maharan da ‘yan sandan jihar suka yi a ranar Alhamis.

Kafar talabijin ta Channels TV ta ruwaito kakakin ‘yan sandan Neja, Wasiu Abiodun, fafatawar da jami’ansu suka yi tare da haɗin gwiwar mayaƙan sa-kai ta haddasa mutuwar ‘yan fashi bakwai.

Mista Abiodun ya ce mazauna yankin ne suka kai musu rahoto bayan sun ga gilmawar ‘yan bindigar, inda su kuma suka far musu tare da fatattakar wasu ɗauke da raunuka.

Sai dai ya ce mutum biyu daga cikin mayaƙan sa-kan sun ji raunuka kuma an kai su Babban Asibitin Kontagora don ba su kulawa.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp