fidelitybank

‘Yan Sanda a Jamus sun cafke ‘yan Iran da zargin ta’addanci

Date:

‘Yan sanda a Jamus sun kama wani ɗan ƙasar Iran bisa zargin yunƙurin shirya wani harin ta’addanci a ƙasar.

Mutumin mai shekarar 31 ana zarginsa da amfani da sinadaran makami mai guba domin shirya kai harin kamar yadda sanarwar da ‘yan sandan ta fitar ta nuna.

‘Yan sandan sun ce sun kai samame gidan mutumin wanda ke yankin Ruhr, inda suka ce sun samu sinadaran haɗa makamin mai guba.

Ofishin babban mai gabatar da ƙara na ƙara ya sanar da kama wani daban, wanda ake zargi ɗan uwa ne ga mutumin, kuma ana ci gaba da tsare mutanen biyu.

A ‘yan shekarun baya-bayan nan ƙasar Jamus na yawan fuskantar hare-haren masu iƙirarin jihadi.

Ko a shekarar 2016 ma wani hari da aka kai wata kasuwa a birnin Berlin ranar bikin Kirsimeti ya yi sanadin kashe mutum 12, tare da jikkata gommai.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...
X whatsapp