fidelitybank

‘Yan sanda 7,000: Hukumar kula da ‘yan sanda ta yi karin girma

Date:

Hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta amince da karin girma ga mataimakan sufeto-Janar na ‘yan sanda biyu zuwa matsayi na gaba na mataimakan sufeto-Janar.

Haka kuma ta amince da karin girma ga kwamishinonin ‘yan sanda shida zuwa mataimakan sufeto-janar na ‘yan sanda tare da daukaka mataimakan kwamishinonin ‘yan sanda 17 zuwa kwamishinonin ‘yan sanda.

Hukumar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban ‘yan jaridu da hulda da jama’a, Ikechukwu Ani a ranar Laraba.

A cewar sanarwar, hukumar ta kuma amince da karin girma ga mataimakan kwamishinonin ‘yan sanda 24 zuwa matsayi na gaba na mataimakan kwamishinonin ‘yan sanda; 49 manyan Sufeto Janar na ‘yan sanda zuwa matsayin mataimakan kwamishinoni.

Ta kuma amince da daukaka matsayin Sufeto Janar na ‘yan sanda 74 zuwa manyan Sufeto da mataimakan Sufiritanda 866.

Hukumar ta dauki wadannan matakai ne a taronta na 13 da ta gudanar a Abuja a ranakun Litinin 20 ga watan Disamba da Talata 21 ga watan Disamba, 2021, kafin daga bisani ta dage zamanta zuwa watan Janairun 2022 domin ci gaba da tattaunawa.

A yayin taron, rundunar ta kuma amince da tabbatar da masu mikamin ASP11 su 7,166 zuwa ASP1 tare da yin la’akari da kararraki 24 na kara girma da suka shafi daidaitawa a lokutan karin girma da sauransu.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp