fidelitybank

‘Yan sanda 7,000: Hukumar kula da ‘yan sanda ta yi karin girma

Date:

Hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta amince da karin girma ga mataimakan sufeto-Janar na ‘yan sanda biyu zuwa matsayi na gaba na mataimakan sufeto-Janar.

Haka kuma ta amince da karin girma ga kwamishinonin ‘yan sanda shida zuwa mataimakan sufeto-janar na ‘yan sanda tare da daukaka mataimakan kwamishinonin ‘yan sanda 17 zuwa kwamishinonin ‘yan sanda.

Hukumar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban ‘yan jaridu da hulda da jama’a, Ikechukwu Ani a ranar Laraba.

A cewar sanarwar, hukumar ta kuma amince da karin girma ga mataimakan kwamishinonin ‘yan sanda 24 zuwa matsayi na gaba na mataimakan kwamishinonin ‘yan sanda; 49 manyan Sufeto Janar na ‘yan sanda zuwa matsayin mataimakan kwamishinoni.

Ta kuma amince da daukaka matsayin Sufeto Janar na ‘yan sanda 74 zuwa manyan Sufeto da mataimakan Sufiritanda 866.

Hukumar ta dauki wadannan matakai ne a taronta na 13 da ta gudanar a Abuja a ranakun Litinin 20 ga watan Disamba da Talata 21 ga watan Disamba, 2021, kafin daga bisani ta dage zamanta zuwa watan Janairun 2022 domin ci gaba da tattaunawa.

A yayin taron, rundunar ta kuma amince da tabbatar da masu mikamin ASP11 su 7,166 zuwa ASP1 tare da yin la’akari da kararraki 24 na kara girma da suka shafi daidaitawa a lokutan karin girma da sauransu.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp