fidelitybank

‘Yan Nollywood sun sami tallafin Naira biliyan 3

Date:

Bangaren fina-finan Najeirya, da aka fi sani da Nollywood zai bunkasa shirya fina-finai bayan samun tallfin naira biliyan uku a matsayin tallafi habaka bangare.

Tallafin, wanda wani kamfanin fina-finan Najeirya, Labari Afirka ya kaddamar, ana sa ran amfani da tallafin wajen yin wasu finafinai a Nollywood, kuam zai taimakawa masu shirya finafinai, shirya sababin finafinai.

A wata sanarwa da kamfanin Labari Africa ya fitar ta bakin Mr Tunde Leye, na cewar tallafin zai taimakwa wajen samar da horo da bita na kwarewa a harkar fim ga masu mashirya finfinai masu tasowa.

Za kuma taimaka wajen tallafar rarraba finafinan da tallata shi a kasuwa.

A cewar Leye, wannan shi ne karon farko da za a su sami jerin tallafin, da ake sa ran kamma karbar sa na da wasu shekaru masu zuwa, kamar dai yadda aka zayyana a ka’idojin sakin tallafin da za’a bayar.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp