fidelitybank

‘Yan Najeriya sun daina kwarmata masu satar kudin gwamnati – EFCC

Date:

Hukumar da ke yaki da rashawa ta EFCC ta ce, ‘yan Najeriya sun sare da kwarmata bayanai kan wasu satar kudin gwamnati Tarayyar, duk da babban kudin lada da ke tattare da yin hakan.

Shugaban hukumar ta EFCC, Abdullahi Bawa, ya shaida hakan ne a lokacin wani taron masu ruwa da tsaki da aka gudanar a birnin Kwara, wato Ilorin.

Shugaban ya ce akwai bukatar sake jan hankalin mutane da ankarar da su muhimmanci yin haka a kokarin kwato kudaden sata da sake gina tattalin arzikin kasa.

Sai dai hukumar ba ta yi karin haske ko shaida dalilan da suka sa ‘yan Najeriya suka sare da bada bayanan ba.

Tun a shekara ta 2016 gwamnatin Najeriya ta Æ™addamar da shirin kwarmata bayanai da zummar bai wa ma’aikata da É—aiÉ—aikun mutane damar fallasa ayyukan cin hanci da rashawa, ita kuma gwamnati ta saka musu da kuÉ—in lada.

A cewar Ministar Kuɗi ta lokacin, babbar hikimar ɓullo da shirin ita ce taimaka wa yaƙi da rashawa ta hanyar yawaita bankaɗo laifukan da kuma bai wa masu bankaɗowar lada.

Hakazalika a shekara ta 2021, EFCC, ta kaddamar da wata manhaja da za ta ba ‘yan kasar damar daukar hotunan abubuwa ko wuraren da ake aikata laifuka.

Da yake magana da BBC Hausa, Abdulrasheed Bawa ya ce yunƙurin nasu yana cikin shirin nan na kwarmata bayanai da ake Whistle Blower a Ingilishi.

“Duk wanda yake so ya kwarmata mata bayanai don ya samu wani abu zai iya yin hakan a ciki kuma ya bayyana cewa ya yi hakan ne a matsayinsa na mai kwarmata bayanai,” a cewarsa. In ji BBC.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun hallaka Æ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Æ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan Æ´an adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...
X whatsapp