fidelitybank

‘Yan Najeriya su mayar da hankali wurin yin amfani da baiwar da Allah ya ba su

Date:

Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya kwatanta shugaban kasa, Muhammadu Buhari a matsayin shugaban da Ubangiji ya turo, kuma mai gaskiya .

Osibanjo ya yi wannan furucin ne yayin da ya ke horar da  ‘yan Najeriya a kan su mayar da hankali wurin bunkasa baiwar da Ubangiji ya ba su, a cewarsa hakan ne babban jari.

Osibanjo a yayin da wasu wakilan Kannywood suka kai masa ziyara karkashin wata kungiyar wayar da kai mai suna 13 x 13 wadda, Dauda Rarara ya jagoranta.

Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo ya kwatanta shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaba mai gaskiya da Ubangiji ya turo, The Sun ta ruwaito.

Osinbajo ya shawarci ‘yan Najeriya akan mayar da hankali wurin bunkasa baiwar da Ubangiji ya ba jama’a inda ya ce, hakan babban jari ne.

Kamar yadda hadimin Osinbajo na harkar yada labaran sa, Laolu Akande ya bayyana a wata takarda, ya ce, Osinbajo ya bukaci ‘yan Najeriya su mayar da hankali akan baiwar da suke da shi don babban jari ne wanda duniya za ta gani. Osinbajo ya kira wasu daga cikin mambobin kungiyar kamar yadda The Sun ta bayyana, wadanda suka kai masa ziyara kamar Rabi’u Rikadawa da dai sauran su.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp