fidelitybank

‘Yan Najeriya su mayar da hankali wurin yin amfani da baiwar da Allah ya ba su

Date:

Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya kwatanta shugaban kasa, Muhammadu Buhari a matsayin shugaban da Ubangiji ya turo, kuma mai gaskiya .

Osibanjo ya yi wannan furucin ne yayin da ya ke horar da  ‘yan Najeriya a kan su mayar da hankali wurin bunkasa baiwar da Ubangiji ya ba su, a cewarsa hakan ne babban jari.

Osibanjo a yayin da wasu wakilan Kannywood suka kai masa ziyara karkashin wata kungiyar wayar da kai mai suna 13 x 13 wadda, Dauda Rarara ya jagoranta.

Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo ya kwatanta shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaba mai gaskiya da Ubangiji ya turo, The Sun ta ruwaito.

Osinbajo ya shawarci ‘yan Najeriya akan mayar da hankali wurin bunkasa baiwar da Ubangiji ya ba jama’a inda ya ce, hakan babban jari ne.

Kamar yadda hadimin Osinbajo na harkar yada labaran sa, Laolu Akande ya bayyana a wata takarda, ya ce, Osinbajo ya bukaci ‘yan Najeriya su mayar da hankali akan baiwar da suke da shi don babban jari ne wanda duniya za ta gani. Osinbajo ya kira wasu daga cikin mambobin kungiyar kamar yadda The Sun ta bayyana, wadanda suka kai masa ziyara kamar Rabi’u Rikadawa da dai sauran su.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp