fidelitybank

‘Yan Najeriya masu ficewa daga kasar su yi taka tsan-tsan – Gwamnati

Date:

Gwamnatin tarayya ta fitar da wasu shawarwari ga al’ummarta masu zuwa ƙasashen Amurka da na Tarayyar Turai.

A wani taron manema labaru da ya gudana yau Litinin a Abuja, ministan yaɗa labarai, Lai Mohammed, ya ce, an fitar da shawarwarin ne bayan rahotanni na kai wa ƴan Najeriya hari da ƙwace masu kaya a ƙasashen waje, ciki har da birnin London.

Mohammed ya ce, ana karɓe wa mutanen da suka fito daga Najeriya kaya, ciki har da kuɗi da fasfo na tafiye-tafiye.

Saboda haka ya ce, ya kamata ƴan Najeriya da ke tafiye-tafiye zuwa ƙasashen nahiyar Turai da Amurka su rinƙa yin taka-tsantsan.

A kwanakin baya ne ƙasashen Amurka da Birtaniya da kuma wasu daban suka gargaɗi al’ummarsu daga zuwa Najeriya saboda rashin tsaro da ake fama da shi.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp