fidelitybank

‘Yan Najeriya ku sauya tunanin ku na neman kudi – Tinubu

Date:

A ranar Litinin ne shugaba Bola Tinubu ya bukaci ‘yan Najeriya da su canza tunaninsu na neman kudi.

Ya yi wannan nasihar ne a lokacin da ya karbi bakuncin tawagar kungiyar Kiristoci ta Najeriya, CAN, karkashin jagorancin shugabanta, Archbishop Daniel Okoh, a fadar gwamnati da ke Abuja.

“Bari mu tattauna domin Allah wadai da al’umma ba shi ne ke sa kowane dan kasa zama nagari ba. Dole ne mu gargadi ’yan Najeriya da su canja tunani kada su yi kud’i ko su bauta musu. Na yi imani za mu isa Ƙasar Alkawari, kuma Nijeriya za ta bunƙasa,” inji shi.

A cewar wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Ajuri Ngelale ya fitar, Tinubu ya kuma shaida wa shugabannin Kiristocin cewa gwamnatinsa ba ta ja da baya, inda ya yi alkawarin yin adalci ga daukacin ‘yan Najeriya.

“Muna nan don saurare, kuma idan kun lura da wani gazawa a cikin gwamnati na, ku sanar da mu. Ina nan a yau saboda addu’o’in ku da yardar Allah Ta’ala. Abin da na kalubalanci kaina na yi kowace rana shi ne yin adalci ga daukacin ‘yan Najeriya,” ya kara da cewa.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp