fidelitybank

‘Yan Najeriya ku kara hakuri komai zai warware a wajen Tinubu – Akani

Date:

An shawarci ‘yan Najeriya da su yi hakuri da shugaban kasa Bola Tinubu a kokarin da yake yi na ganin an kai Najeriya ga wata babbar turba.

Oluwo na Iwo, Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi ne ya ba da shawarar a yayin bikin ranar Iwo karo na 32 a Iwo ranar Asabar.

Oba Akanbi ya kuma yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta kara kaimi wajen ganin ta rage radadin da ake fama da shi na cire tallafin da ake samu a Najeriya.

A cikin kalaman sa, “Dole ne ‘yan Najeriya su yi hakuri su bar shugaba Bola Tinubu ya inganta arzikin kasar nan.

“Ina kira ga Gwamnatin Tarayya da ta ci gaba da bayar da gudunmawarsu tare da rubuta sunayensu da zinare.

“Duk da cewa Gwamnatin Tarayya ta riga ta yi abubuwa don rage tasirin cire tallafin, muna son su kara yin hakan.”

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp