fidelitybank

‘Yan Najeriya ku hada kai da addinin ku – Buhari

Date:

Shugaba Muhammadu Buhari, ya kira ga ‘yan kasa da su sanya bukatar kasa a farko, sannan su rike addini wajen samun hadin kai a tsakani.

A wata sanarwar sakon barka da sallah ga al’ummar musulmi a Najeriya da maitaimaka wa shugaban na musamman kan harkokin yada labaru, Malam Garba Shehu ya fitar, Shugaba Buhari ya ce ‘in har da muna amfani da koyarwar addini, da mun sami mafita kan yawancin matsalolin da muke fuskanta a yanzu.”

A cewar Shugaban ya kamata addini ya zamanto a matsayin abin a za a yi amfani da shi wajen yin abu mai kyau ga kasar nan.

Ya kara da cewa satar kudin kasa da wasu jami’an gwamnati ke yi, wata manuniya ce ta yadda mutane ka barin koyarwar addini.

Shugaban ya kara da cewa ”mutane a yanzu basa soron Allah, inda suke sanya abubuwa su zamanto masu wahala ga wasu”.

Haka kuma ya ce ”shugabanni sukan watsar da shan rantsuwa da suka yi yayin shiga ofis ta hanyar karkatar da kudaden da aka tanada domin walwalar ‘yan kasa zuwa aljihunansu.

A kan matalar tsaro da kuma tsadar rayuwa da kasar ke fuskanta, shugaban ya sha alwashin cewa ba zai gajiya ba har sai ya samar wa ‘yan Najeriya mafita, inda yace yana sane da irin wahalhalun da suke ciki, kuma zai yi maganin hakan nan ba da jimawa ba.

A karshe Shugaban ya taya musulman Najeriya da ma na duniya baki daya murnar bikin sallar layya.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp