fidelitybank

‘Yan Najeriya 2,090 za su fara dawowa gida Najeriya daga Ukraine

Date:

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa kimanin ‘yan Najeriya 2,090 ne za su dawo gida Najeriya daga kasar Ukraine a ranar Alhamis, bayan farmakin da sojojin kasar Rasha suka kai a Ukraine.

Jaridar DAILY NIGERIAN ta rawaito cewa, wadannan ‘yan Najeriya da suka makale sun nuna sha’awar komawa gida, bayan sun tsere zuwa kasashen Hungary, Poland, Romania, da Slovakia.

Da yake zantawa da manema labarai a ranar Laraba a Abuja, babban sakataren ma’aikatar harkokin wajen kasar, Gabriel Aduda, ya bayyana cewa, jiragen da aka yi hayar za su tashi ne a ranar Laraba 2 ga Maris, 2022, domin dauko ‘yan Najeriya da aka kwashe zuwa gida.

Ya ce: “Aiki da hanyar da kamfanonin jiragen suka yi sune kamar haka: Max Air zuwa Romania mutum 560, Air Peace zuwa Poland mutane 364 da Air Peace zuwa Hungary 360.

Aduda ya kuma tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa gwamnatin tarayya na aiki ba dare ba rana domin dawo da ‘yan Najeriya gida lafiya.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp