fidelitybank

‘Yan Morocco sun kagu su gwabza da Faransa

Date:

Al’ummar kasar Morocco sun kagu da ganin an buga wasan kusa da na karshe da kasarsu za ta kara da Faransa idan anjima.

Morocco, ta zamo kasar Larabawa kuma ta Afirka ta farko da ta kai zagayen kusa da na karshe a gasar cin kofin duniya.

Morocco ta kai wannan matakin ne bayan ta doke Portugal a makon da ya wuce, nasarar da ta ba wa mutane da dama mamaki.

A birnin Casablanca, masu shagunan shan gahawa sun shirya shagunansu tsaf bayan sun jera kujeru da tebura da kuma hada kayan shayi kala-kala don masu kallon wasan da za a buga.

Ana ta sayar da tutoci da kuma rigunan ‘yan kwallo a yawancin biranen kasar.

Masoya kwallon kafa a kasar sun ce ba su taba tsammanin za su ga wannan rana ba, sannan kuma wannan nasara bata kasar bace ta illahirin nahiyar Afirka da ma kasashen Larabawa ce.

Yawancin ‘yan kasar na fatan kasar tasu ta samu nasara a kan Faransa.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa Æ´an wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...

Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta

Ƙasashen Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta...

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘Æ´an Æ™ungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaÉ—a labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar É—an wasan...
X whatsapp