fidelitybank

‘Yan Morocco sun kagu su gwabza da Faransa

Date:

Al’ummar kasar Morocco sun kagu da ganin an buga wasan kusa da na karshe da kasarsu za ta kara da Faransa idan anjima.

Morocco, ta zamo kasar Larabawa kuma ta Afirka ta farko da ta kai zagayen kusa da na karshe a gasar cin kofin duniya.

Morocco ta kai wannan matakin ne bayan ta doke Portugal a makon da ya wuce, nasarar da ta ba wa mutane da dama mamaki.

A birnin Casablanca, masu shagunan shan gahawa sun shirya shagunansu tsaf bayan sun jera kujeru da tebura da kuma hada kayan shayi kala-kala don masu kallon wasan da za a buga.

Ana ta sayar da tutoci da kuma rigunan ‘yan kwallo a yawancin biranen kasar.

Masoya kwallon kafa a kasar sun ce ba su taba tsammanin za su ga wannan rana ba, sannan kuma wannan nasara bata kasar bace ta illahirin nahiyar Afirka da ma kasashen Larabawa ce.

Yawancin ‘yan kasar na fatan kasar tasu ta samu nasara a kan Faransa.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp