fidelitybank

‘Yan majalisar dokokin Ribas 26 sun janye kudurin tsige gwamna

Date:

‘Yan majalisar dokokin jihar Ribas su 26 sun janye sanarwar tsige gwamna Siminalayi Fubara.

Wannan yana kunshe ne a cikin sanarwar janyewar da aka karanta a gidan a ranar Laraba.

Sun ce sun dauki matakin ne saboda mutunta shugaba Bola Tinubu wanda a ranar Litinin din da ta gabata ya kira taron sulhu tsakanin bangarorin da ke rikici da juna.

‘Yan majalisar 26 da ke biyayya ga tsohon Gwamna Nyesom Wike sun zauna a harabar majalisar a safiyar Laraba inda aka karanta hukuncin.

DAILY POST ta ruwaito cewa a ranar Litinin ne shugaba Tinubu ya kulla yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Fubara da magabacinsa, Wike.

Rikicin dake faruwa a jihar dai ana zargin ya samo asali ne daga rikicin mulki tsakanin gwamnan da Wike wanda a halin yanzu yake rike da mukamin ministan babban birnin tarayya.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp