fidelitybank

‘Yan Majalisar dokoki sun koma PDP daga LP

Date:

‘Yan majalisar dokokin jihar Enugu shida sun sauya sheƙa daga jam’iyyar LP zuwa PDP, shekara guda bayan zaɓe.

Kakakin majalisar jihar Chief Uche Ugwu ne ya sanar da ficewar tasu a wata wasika da ya karanta yayin wani zama da aka yi a ranar Alhamis

Waɗanda suka sauya sheƙar sun haɗa da shugaban masu rinjaye Mr Johnson Ani daga Enugu ta arewa, da mai tsawatarwar majalisar Mr Ejike Eze da ke wakiltar Igbo-Eze, sai mataimakiyar mai tsawatarwar Ms Princess Ugwu daga Enugu ta Kudu.

Sauran sun haɗa da Mr Pius Ezugwu da da Mista Williams Amuka da kuma Mista Osita Eze.

Wasikar ta ce mutanen sun sauya sheƙar ne dalilin rikice-rikice da rabuwar kai da suka ƙi-ci suka ƙi-cinyewa a matakin jam’iyyar na ƙasa da sauran rassanta na jihohi.

Sun ce wannan rikici da har ya kai wasu ga ɗaukar mataki na shari’a babu abin da za su haifar sai koma baya ga jam’iyyar. Waɗanda aka zaɓa kuma ba za su iya yin abin da mutane suka zaɓe su domin shi ba.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp