fidelitybank

‘Yan Majalisa za su koma zama yau Talata

Date:

A yau Talata ne ake sa ran majalisar wakilai za ta koma zama a zauren majalisar, bayan hutun da da ta tafi a watan da ya gabata.

Bayan zaman ta na farko na shekarar 2025 a ranar 14 ga watan Janairu, majalisar ta ɗage zama zuwa 28 ga watan domin bai wa kwamitoci damar kammala ayyukansu kan dokar kasafin kuɗi da shugaban ƙasar, Bola Tinubu ya gabatar a gaban Majalisar.

Ana sa ran cewa a zaman na yau batun dokar haraji nan mai sarƙaƙiya na daga cikin batutuwan da ƴan majalisar za su mayar da hankali kai.

Ƙudurin harajin, wanda shugaba Tinubu ya gabatar wa Majalisar a shekarar da ta gabata ya janyo zazzafar muhawar a faɗin ƙasar.

Lamarin da ya sanya aka jingine yanke hukunci a kansa.

Daga baya gwamnonin jihohin ƙasar sun yi wa ƙudurin gyaran fuska, kuma da alama shugaban ƙasar ya yi maraba da hakan, inda ya yaba wa gwamnonin sannan ya buƙaci majalisar dokokin ta hanzarta amincewa da dokar.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp