fidelitybank

‘Yan majalisa sun sayawa Ahmad Lawal fom din takarar shugaban kasa

Date:

Wasu ‘yan majalisar dattawan Najeriya sun saya wa shugaban majalisar takardar takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC mai mulki.

A yau Litinin ne ‘yan majalisar suka saya wa Ahmed Lawan takardar, inda wasu daga cikin ‘yan majalisar da suka hada da Sanata Bello Mandiya da Sanata Barau Jibrin da Sanata Yusuf A. Yusuf suka je sakatariyar jam’iyyar domin sayen fom din.

Sanata Ahmed Lawan shi ne, mai mukami mafi girm a majalisar dokoki ta tarayyar Najeriya, saboda haka ana kallon shiga takarar tasa a matsayin wani babban abu.

A baya dai wasu jiga-jigan jam’iyyar ta APC wadanda suka hada da tsohon gwamnan jihar Lagos, Bola Ahmed Tinubu da ministoci da wasu gwamnoni sun sayi takardar neman takarar, wadda jam’iyyar ke sayarwa a kan naira miliyan 100.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp