fidelitybank

‘Yan majalisa sun sayawa Ahmad Lawal fom din takarar shugaban kasa

Date:

Wasu ‘yan majalisar dattawan Najeriya sun saya wa shugaban majalisar takardar takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC mai mulki.

A yau Litinin ne ‘yan majalisar suka saya wa Ahmed Lawan takardar, inda wasu daga cikin ‘yan majalisar da suka hada da Sanata Bello Mandiya da Sanata Barau Jibrin da Sanata Yusuf A. Yusuf suka je sakatariyar jam’iyyar domin sayen fom din.

Sanata Ahmed Lawan shi ne, mai mukami mafi girm a majalisar dokoki ta tarayyar Najeriya, saboda haka ana kallon shiga takarar tasa a matsayin wani babban abu.

A baya dai wasu jiga-jigan jam’iyyar ta APC wadanda suka hada da tsohon gwamnan jihar Lagos, Bola Ahmed Tinubu da ministoci da wasu gwamnoni sun sayi takardar neman takarar, wadda jam’iyyar ke sayarwa a kan naira miliyan 100.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla ÆŠanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An É—age jana’izar Aminu ÆŠantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da É—age jana'izar fitaccen É—ankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp