fidelitybank

‘Yan majalisa sun bukaci shugaban kasa ya zama na shekara 6

Date:

Wasu gungun ‘yan majalisa 35 da aka fi sani da masu neman sauyi, sun gabatar da wasu manyan sauye-sauye ga kundin tsarin mulkin kasar nan 1999, ciki har da gabatar da wa’adin mulki na shekara shida ga shugaban kasa da gwamnoni.

‘Yan majalisar dai na kuma ba da shawarar sauya kundin tsarin mulkin kasar nan, domin samar da mataimakan shugaban kasa biyu daga yankunan kudanci da arewacin kasar nan.

Wata babbar shawara da kungiyar ta zayyana ita ce, za a gudanar da zaben shugaban kasa tsakanin shiyyoyi shida da kuma gudanar da zabuka a rana guda.

Da suke yi wa manema labarai karin haske a ranar Litinin a zauren majalisar, ‘yan majalisar karkashin jagorancin Ikenga Ugochinyere, sun ce, sun gabatar da wasu sauye-sauye 50, inda suka ce an jera kudirorin guda shida a zauren majalisar.

Ugochinyere ya ce, kundin tsarin mulkin kasar nan ya nuna babban gibi da ya kamata a magance.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp